Falasɗinawa na neman agaji ido rufe a Gaza cikin hotuna

Mun samu wasu hotuna na Falasɗinawa da suka yi cincirindo wajen karɓar agaji a wajen wani rumbun ajiya na hukumar Majalisar Ɗinkin Duniya mai agazawa Falasɗinawa a birnin Gaza.

Lamarin ya zo ne sakamakon wani sabon rahoto da MDD ta goyi baya kan cewa ana tsammanin fuskantar matsalar ƙarancin abinci daga yanzu zuwa Mayu a arewacin Gaza, kuma a farkon watan nan, MDD ta bayar da rahoton mutuwar yara 10 saboda yunwa.

Ga wasu hotuna:

..
..

Comments

Popular posts from this blog

NDLEA ta cafke mai safarar hodar iblis a filin jirgin saman Legas

Babban hafsan sojin Najeriya ya gargaɗi masu neman a yi juyin mulki

Yadda kamfanonin kirifto ke haddasa tashin farashin dala a Najeriya