Posts

Showing posts from January 29, 2024

Tinubu Zai Kaddamar Da Kwamitin Gyaran Mafi Karancin Albashi Ranar Talata

Image
  Tinubu Zai Kaddamar Da Kwamitin Gyaran Mafi Karancin Albashi Ranar Talata     6 hours ago Gwamnatin Nijeriya za ta kaddamar da wani kwamiti mai wakilai 37 da zai aiki kan mafi karancin albashin ma’aikata na kasa da bayar da shawarwari kan karin mafi karancin albashi a Nijeriya. Wata sanarwa da daraktan yada labarai na ofishin sakataren gwamnatin tarayya, Segun Imohiosen, ya fitar, ya bayyana cewa kaddamar da kwamitin na cikin umarnin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayar na kafa shi. Ranar Talata aka shirya bikin kaddamar da kwamitin a fadar shugaban kasa da ke Abuja. A cewar sanarwar, Bukar Goni Aji, tsohon shugaban ma’aikatan gwamnatin tarayya ne zai shugabanci kwamitin da mambobinsa daga gwamnatin tarayya da gwamnatin jihohi da kamfanoni masu zaman kansu da kungiyoyin kwadago. Sanarwar ta ce, “Daga bangaren Gwamnatin Tarayya, mambobin sun hada da Nkeiruka Onyejeocha da Karamin Ministan Kwadago da Aiki, Hon. Wale Edun da Ministan Kudi.

Leadership Hausa ADVERTISEMENT Gwamna Yusuf Na Neman Amincewar Majalisa Don Kafa Cibiyar Kula Da Cututtuka Ta Kano

Image
  Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya mika takardar neman amincewar Majalisar dokokin jihar kan bukatar kafa cibiyar yaki da cututtuka ta jihar Kano. Hakan na kunshe ne acikin wata takarda da shugaban majalisar, Jibril Isma’il Falgore ya karanta a zauren majalisar a ranar Litinin. Wata sanarwa da Babban Sakataren Yada Labarai na Majalisar, Uba Abdullahi ya fitar, ta ce, wani bangare na cikin wasikar ya bayyana cewa; “idan aka kafa cibiyar za ta yi gaggawar magance bullar cututtuka da ke yawan barkewa a Jihar

Dantiye Ya Bukaci Samun Karin Hadin Kai Tsakanin Jami’an Yada Labarai A Kano

Kwamishinan Ma’aikatar yada Labarai na Jihar Kano, Baba Halilu Dantiye, ya bukaci Jami’an yada labarai daga ma’aikatun da Hukumomin Gwamnati da su kara samar da hadin kai da takwarorinsu na Kananan Hukumomi. Dantiye, ya jadadda muhimmancin hadin guiwa domin yada kyawawan aikace-aikace da tsare-tsaren gwamnati, inda ya bayyana bukatar jami’an yada labaran da su ci gaba da yin aiki tare a lokutan taruka a yankunansu. Jariri Ya Yi Batan Dabo A Asibitin Waziri Gidado Da Ke Kano Hukumar Hisbah Ta Kaddamar Da Farautar ‘Yan Tiktok 6 A Kano Kwamishinan ya jinjinawa sadaukar da kan Jami’an yada labaran, ya bayyana dalilin wannan ganawa wadda yace an tsara ta domin ne don tuna masu ayyukansu na sanar da al’umma tare da ankarar da gwamnati kan dukkan wani lamarin da ke bukatar daukin gaggawa domin Inganta rayuwar JJama’arKano. Kazalika, ya jadadda aniyar ma’aikatar yadda labaran na farfado da mujallar mako-mako da kuma shirinan na gidajen Radio da Talbijin mai taken “Jihar Kano a yau”, Inda ya bu
Image
Police in Kano move against bandits, kidnappers By Maduabuchi Nmeribeh/Kano Police in Kano have intensified the fight against bandits and kidnappers who are infiltrating the state through border communities. Already, the state Commissioner of Police, Mr. Mohammed Usaini Gumel, has issued security tips to residents  on how to stay safe against the antics of kidnappers and bandits. He urged everyone to remain vigilant and keep reporting any suspicious activities to the nearest police formation or through the Police Command’s emergency contact numbers: 08032419754, 08123821575, 09029292926. He said,  “Generally speaking, community crimes especially incidence of banditry, kidnapping and related offences are cases where solutions cannot be found in isolation.” He said the Kano state police Command was always synergizing with the military and  other sister-security agencies, community policing stakeholders and the good people of Kano State to ensure lasting peace and order in the state. The