Gwamnan jihar Katsina Malam Dikko Umaru Radda ya biya wa daukacin maniyyata aikin bana daga jihar kudin hadaya.

Gwamnan jihar Katsina Malam Dikko Umaru Radda ya biya wa daukacin maniyyata aikin bana daga jihar kudin hadaya.

 Gwamnan jihar Katsina Malam Dikko Umaru Radda ya biya wa daukacin maniyyata aikin bana daga jihar kudin hadaya.


Kudin hadayar kowane Alhaji dai sun kama Riyale 720 kwatankwacin Naira 280,000

Comments

Popular posts from this blog

NDLEA ta cafke mai safarar hodar iblis a filin jirgin saman Legas

Babban hafsan sojin Najeriya ya gargaÉ—i masu neman a yi juyin mulki

Yadda kamfanonin kirifto ke haddasa tashin farashin dala a Najeriya